Fitowa 10:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Fir’auna ya kira Musa da Haruna da gaggawa ya ce, “Na yi wa Ubangiji Allahnku zunubi, na kuma yi muku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Fir'auna ya aika da gaggawa a kira Musa da Haruna. Ya ce musu, “Na yi wa Ubangiji Allahnku zunubi, na kuma yi muku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |