18 Duk wanda ya kashe dabbar wani, dole yă biya, rai domin rai.
18 Wanda ya kashe dabba kuma ya yi ramuwa, rai maimakon rai.
Duk wanda ya kashe dabba, dole yă biya, amma duk wanda ya kashe mutum, dole a kashe shi.
sa’ad da mutum ya yi irin laifin nan, ya kuwa tabbata mai laifi ne, to, sai yă komar da abin da ya ƙwace, ko abin da ya samu ta hanyar zalunci, ko abin da aka ba shi ajiya, ko abin da ya tsinta.
Duk wanda ya yi wa maƙwabcinsa rauni, sai a yi masa abin da ya yi;
“In mutum ya bar rami a buɗe, ko ya haƙa rami bai kuma rufe ba, sai saniya ko jaki ya fāɗi a ciki,