8 Sai Allah ya ce wa Nuhu da ’ya’yansa,
8 Allah kuwa ya ce wa Nuhu da 'ya'yansa.
Amma ku, ku yi ta haihuwa, ku ƙaru; ku yaɗu a duniya, ku yi yawa a bisanta.”
“Yanzu na kafa alkawarina da ku da zuriyarku a bayanku,
A wannan rana, Ubangiji ya yi alkawari da Abram ya ce, “Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga kogin Masar zuwa babban kogi, Yuferites ke nan,