22 Nuhu ya yi kome kamar yadda Allah ya umarce shi.
22 Nuhu ya yi dukan abin da Allah ya umarce shi.
Ku abokaina ne, in kun yi abin da na umarta.
Musa ya aikata dukan kome yadda Ubangiji ya umarce shi.
Sai mahaifiyarsa ta ce wa bayin, “Ku yi duk abin da ya faɗa.”
Nuhu ya aikata duk abin da Ubangiji ya umarce shi.
Ku lura, ku aikata dukan abin da na umarce ku; kada ku ƙara, kada ku rage daga cikin.
Dabbobi da kowane abu mai rai da suka shiga ciki, namiji ne da ta mace, yadda Allah ya umarci Nuhu. Sa’an nan Ubangiji ya kulle jirgin daga baya.
Ya shirya burodin a kai a gaban Ubangiji, yadda Ubangiji ya umarce shi.
namiji da ta mace, suka zo wurin Nuhu, suka shiga jirgi, kamar yadda Allah ya umarce Nuhu.
ya ƙone turare mai ƙanshi a kai, yadda Ubangiji ya umarce shi.
ya kuma shirya fitilun a gaban Ubangiji, yadda Ubangiji ya umarce shi.
A wannan rana, Ibrahim ya ɗauki ɗansa Ishmayel da dukan waɗanda aka haifa cikin gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗinsa, ya kuwa yi wa kowane namiji a cikin gidansa kaciya kamar yadda Allah ya faɗa masa.
Sukan yi wanka a duk sa’ad da suka shiga Tentin Sujada, ko in suka kusaci bagade, yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Sai ya kawo akwatin a cikin tabanakul, ya kuma rataye labulen rufewa ya tsare akwatin Alkawarin, yadda Ubangiji ya umarce shi.
Sa’an nan ya shimfiɗa tentin a bisa tabanakul, ya kuma sa murfi a bisa tentin, yadda Ubangiji ya umarce shi.
Musa da Haruna suka aikata yadda Ubangiji ya umarce su.
Sai ya tashi, ya ɗauki yaron da mahaifiyarsa suka tafi ƙasar Isra’ila.