32 Filin tare da kogon da yake ciki, an saya daga Hittiyawa.”
32 Da saurar da kogon da yake cikinta, an saye su daga Hittiyawa.”
Kan’ana shi ne mahaifin, Sidon ɗan farinsa, da na Hittiyawa,
A can aka binne Ibrahim da matarsa Saratu, a can aka binne Ishaku da matarsa Rebeka, a can kuma na binne Liyatu.
Sa’ad da Yaƙub ya gama ba da umarnan ga ’ya’yansa maza, sai ya ɗaga ƙafafunsa zuwa gado, ya ja numfashinsa na ƙarshe, aka kuwa tara shi ga mutanensa.