Farawa 48:9 - Sabon Rai Don Kowa 20209 Yusuf ya ce wa mahaifinsa, “Su ne ’ya’yan da Allah ya ba ni a nan.” Sa’an nan Isra’ila ya ce, “Kawo mini su saboda in albarkace su.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki9 Sai Yusufu ya ce wa mahaifinsa, “'Ya'yana ne maza waɗanda Allah ya ba ni a nan.” Sai ya ce, “Kawo su gare ni, ina roƙonka, domin in sa musu albarka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |