Farawa 48:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 Sa’an nan ya albarkaci Yusuf ya ce, “Bari Allah a gaban wanda kakannina Ibrahim da Ishaku suka yi tafiya, Allahn da ya zama makiyayina dukan raina zuwa wannan rana, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki15 Sai ya sa wa Yusufu albarka, ya ce, “Allah na Ibrahim da Ishaku, Iyayena da suka yi tafiyarsu a gabansa, Allah da ya bi da ni Dukan raina har wa yau, ya sa musu albarka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |