9 Sai shugaban masu shayarwa ya ce wa Fir’auna, “Yau an tuna mini da kāsawata.
9 Sai shugaban masu shayarwa ya ce wa Fir'auna, “Yau, na tuna da laifofina.
Shugaban masu shayarwa fa, bai tuna da Yusuf ba; ya mance da shi.
Amma fa, sa’ad da kome ya zama maka da kyau, ka tuna da ni, ka kuma yi mini alheri, ka ambace ni wa Fir’auna, ka fid da ni daga wannan kurkuku.
sai abin da ya rigafaɗi ya cika sai da maganar Ubangiji ta tabbatar da shi mai gaskiya.