Farawa 37:13 - Sabon Rai Don Kowa 202013 Sai Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Kamar yadda ka sani, ’yan’uwanka suna kiwon garkuna kusa da Shekem. Zo, in aike ka gare su.” Ya ce, “To.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki13 Isra'ila ya ce wa Yusufu, “Ashe, ba 'yan'uwanka suna kiwon garken a Shekem ba? Zo in aike ka wurinsu.” Sai ya ce masa, “Ga ni.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |