19 Liyatu ta sāke yin ciki ta kuma haifa wa Yaƙub ɗa na shida.
19 Lai'atu ta sāke yin ciki ta kuwa haifa wa Yakubu ɗa na shida.
Sai Liyatu ta ce, “Allah ya sāka mini saboda na ba da mai hidimata ga mijina.” Saboda haka ta ba shi suna Issakar.
Sai Liyatu ta ce, “Allah ya ba ni kyauta mai daraja. A wannan lokaci mijina zai darajarta ni, domin na haifa masa ’ya’ya maza shida.” Saboda haka ta ba shi suna Zebulun.
Laban dai yana da ’ya’ya mata biyu; sunan babbar Liyatu, sunan ƙaramar kuwa Rahila.
’Ya’yan Zebulun maza su ne, Sered, Elon da Yaleyel.
Zuriyar Zebulun bisa ga kabilansu, daga Sered, kabilar Seredawa; daga Elon kabilar Elonawa; daga Yaleyel; kabilar Yaleyewa.
Zebulun zai sami rabo; zai yi iyaka da yankin Issakar daga gabas zuwa yamma.