Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Farawa 26:33 - Sabon Rai Don Kowa 2020

33 Sai ya kira ta Shiba, don haka har wa yau ana kira garin Beyersheba.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

33 Ya sa mata suna Sheba, domin haka har yau sunan birnin Biyer-sheba.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Farawa 26:33
6 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Saboda haka aka kira wurin Beyersheba, domin a nan ne su biyun suka yi rantsuwa.


Suka amsa, “Mun ga a zahiri cewa Ubangiji yana tare da kai; saboda haka muka ce, ‘Dole rantsuwa ta kasance tsakaninmu da kai.’ Bari mu yi yarjejjeniya da kai


Kashegari da sassafe sai Ibrahim ya ɗauki abinci da salkar ruwa, ya ba wa Hagar. Ya ɗora su a kafaɗunta, sa’an nan ya sallame ta da yaron. Ta kama hanyarta ta kuma yi ta yawo a cikin jejin Beyersheba.


A wannan rana bayin Ishaku suka zo suka faɗa masa game da rijiyar da suka haƙa. Suka ce, “Mun sami ruwa!”


da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.


kada ku nemi Betel, kada ku je Gilgal, kada ku yi tafiya zuwa Beyersheba. Gama ba shakka Gilgal za tă tafi bauta, za a kuwa mai da Betel ba kome ba.”


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ