1 Ibrahim ya auro wata mace, mai suna Ketura.
1 Ibrahim ya auro wata mace kuma, sunanta Ketura.
Saboda haka Ishaku ya kira Yaƙub, ya kuma albarkace shi, sa’an nan ya umarce shi ya ce, “Kada ka auri mace daga Kan’ana.
Ishaku ya kawo ta cikin tentin mahaifiyarsa Saratu, ya kuma auri Rebeka. Ta haka ta zama matarsa, ya kuwa ƙaunace ta; Ishaku kuma ya ta’azantu bayan rasuwar mahaifiyarsa.
Ta haifa masa Zimran, Yokshan, Medan, Midiyan, Ishbak da Shuwa.