Farawa 17:9 - Sabon Rai Don Kowa 20209 Sa’an nan Allah ya ce wa Ibrahim. “Kai fa, sai ka kiyaye alkawarina, kai da zuriyarka bayanka, har tsararraki masu zuwa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki9 Allah kuma ya ce wa Ibrahim, “Kai fa, sai ka kiyaye alkawarina, da kai da zuriyarka a bayanka cikin dukan tsararrakinsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |