26 Aka yi wa Ibrahim da ɗansa Ishmayel kaciya a rana ɗaya.
26 A wannan rana, Ibrahim da ɗansa Isma'ilu aka yi musu kaciya,
Zan gaggauta ba zan ɓata lokaci ba in yi biyayya da umarnanka.
Saboda haka Abram ya tashi yadda Ubangiji ya faɗa masa; Lot ma ya tafi tare da shi. Abram yana da shekaru 75, sa’ad da ya tashi daga Haran.
Ishmayel ɗansa kuma yana da shekara goma sha uku.
Aka yi wa kowane namiji a gidan Ibrahim kaciya, da waɗanda aka haifa a gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗi daga baƙo.