Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Farawa 17:22 - Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Da ya gama magana da Ibrahim, sai Allah ya tashi daga gare shi.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

22 Sa'ad da Allah ya gama magana da Ibrahim, sai ya tafi ya bar Ibrahim.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Farawa 17:22
11 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Sa’ad da Ubangiji ya gama magana da Ibrahim, ya tafi, Ibrahim kuma ya koma gida.


Ba wanda ya taɓa ganin Allah, sai dai Allah da yake Ɗaya da kuma Makaɗaici wanda yake a gefen Uba, shi ne ya bayyana shi.


Yayinda harshen wuta ya yi sama daga bagaden, sai mala’ikan Ubangiji ya haura cikin harshen wutar. Da ganin wannan Manowa da matarsa suka fāɗi da fuskokinsu har ƙasa.


Da kan sandan da yake a hannunsa, mala’ikan Ubangiji ya taɓa naman da burodi marar yistin. Sai wuta ta fito daga dutsen ta cinye naman da burodin. Mala’ikan kuwa ya ɓace.


Ubangiji ya yi magana fuska da fuska da ku daga wuta a kan dutse.


Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka faɗa wa Isra’ilawa wannan. ‘Kun gani da kanku cewa na yi magana da ku daga sama.


Abram ya rusuna da fuskarsa har ƙasa, Allah kuma ya ce masa,


Sai fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kansu, ya kuma rabu da su.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ