Ezekiyel 22:3 - Sabon Rai Don Kowa 20203 ka kuma ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce ya birnin da take kawo wa kansa hallaka ta wurin kisankai a cikinta kina kuma ƙazantar da kanki ta wurin yin gumaka, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki3 Sai ka ce masa, ‘Ni Ubangiji Allah na ce, birnin da yake kisankai, yana kuma bauta wa gumaka don ya ƙazantar da kansa, lokacinsa zai yi! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |