Daniyel 8:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Sai na ji muryar wani mutum daga Ulai tana cewa, “Jibra’ilu, faɗa wa wannan mutum ma’anar wahayin.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Na kuma ji muryar mutum a gāɓar Ulai ta ce, “Jibra'ilu, ka sa wannan mutum ya gane wahayin.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |