Daniyel 3:14 - Sabon Rai Don Kowa 202014 sai Nebukadnezzar ya ce musu, “Gaskiya ne Shadrak, Meshak da Abednego, cewa kun ƙi ku bauta wa alloli kuka kuma ƙi yi sujada ga gunkin da na kafa? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki14 Nebukadnezzar ya ce musu, “Ko gaskiya ne, wai kai Shadrak, da Meshak, da Abed-nego ba ku bauta wa allolina ba, ba ku kuma yi sujada ga gunkin zinariya da na kafa ba? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |