Ayyukan Manzanni 9:2 - Sabon Rai Don Kowa 20202 ya roƙe shi ya ba shi wasiƙu zuwa majami’un Damaskus, don in ya sami wani a wurin wanda yake bin wannan Hanya, ko maza ko mata, yă kama su a matsayin ’yan kurkuku yă kai Urushalima. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki2 ya roƙe shi ya yi masa wasiƙu zuwa majami'un Dimashƙu, don in ya sami masu bin wannan hanya, mata ko maza, yă zo da su birnin Urushalima a ɗaure. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |