8 Saboda haka aka yi farin ciki ƙwarai a birnin.
8 Saboda haka aka yi ta farin ciki a garin ƙwarai da gaske.
Masu bi kuwa suka cika da farin ciki da kuma Ruhu Mai Tsarki.
Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata.
Sa’ad da suka fita daga cikin ruwan, sai Ruhun Ubangiji ya fyauce Filibus, bābān kuwa bai ƙara ganinsa ba, amma ya ci gaba da tafiyarsa yana farin ciki.
To, da Samariyawa suka zo wurinsa, sai suka roƙe shi yă zauna da su, ya kuwa zauna kwana biyu.