Ayyukan Manzanni 7:4 - Sabon Rai Don Kowa 20204 “Saboda haka ya bar ƙasar Kaldiyawa ya kuma yi zama a Haran. Bayan mutuwar mahaifinsa, Allah ya aika da shi wannan ƙasar da yanzu kuke zama. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki4 Sai ya tashi daga ƙasar Kaldiyawa, ya zauna a Haran. Daga can kuma, bayan mutuwar tsohonsa, Allah ya kawo shi ƙasar nan da yanzu kuke zaune. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |