Ayyukan Manzanni 4:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Suka ce, “Me za mu yi da waɗannan mutane? Kowa da yake zama a Urushalima ya san sun yi abin banmamaki, kuma ba za mu iya yin mūsu wannan ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 suka ce, “Yaya za mu yi da mutanen nan? Don hakika sanannen abu ne ga dukan mazauna Urushalima, cewa an yi wata tabbatacciyar mu'ujiza ta wurinsu, ba mu kuwa da halin yin mūsawa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |