Ayyukan Manzanni 28:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 Mutanen kuma suka yi zato zai kumbura ko kuma nan da nan zai fāɗi matacce, amma da aka daɗe ba su ga wani abu ya faru da shi ba, sai suka sāke ra’ayi suka ce shi wani allah ne. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki6 Su kuwa suna zaton wurin zai kumbura, ko kuwa farat ɗaya ya fāɗi matacce. Amma da aka daɗe suka ga ba abin da ya same shi, suka sāke magana suka ce lalle shi wani Allah ne. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |