Ayyukan Manzanni 23:3 - Sabon Rai Don Kowa 20203 Sai Bulus ya ce masa, “Allah zai buge ka, kai farin bango! Ka zauna a can kana hukunta ni bisa ga doka, ga shi kai kanka kana ƙetare dokar ta wurin ba da umarni a buge ni!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki3 Sai Bulus ya ce masa, “Kai munafiƙi, kai ma Allah zai buge ka! Ashe, wato kana zaune kana hukunta ni bisa ga Shari'a ne, ga shi kuwa kana yin umarni a doke ni, a saɓanin Shari'a?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |