Ayyukan Manzanni 22:19 - Sabon Rai Don Kowa 202019 “Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki19 Ni kuma na ce, ‘Ya Ubangiji, ai, su ma kansu sun sani a kowace majami'a na ɗaɗɗaure waɗanda suka gaskata da kai, na kuma daddoke su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |