Ayyukan Manzanni 2:30 - Sabon Rai Don Kowa 202030 Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki30 To, da yake shi annabi ne, ya kuma san Allah ya rantse masa, cewa zai ɗora wani daga cikin zuriya tasa kan kursiyinsa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |