16 A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
16 Wannan, ai, shi ne abin da Annabi Yowel ya faɗa cewa,
Maganar Ubangiji wadda ta zo wurin Yowel ɗan Fetuwel.
A ranan nan ba za a kasance da haske ko sanyi ba, ko hazo mai duhu ba.
Waɗannan mutane ba su bugu ba, kamar yadda kuka ɗauka. Yanzu ƙarfe tara na safe ne kawai!
“Allah ya ce, ‘A kwanakin ƙarshe, zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane. ’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, samarinku za su ga wahayoyi, dattawanku kuma za su yi mafarkai.