Ayyukan Manzanni 15:4 - Sabon Rai Don Kowa 20204 Sa’ad da suka isa Urushalima, sai ikkilisiya da manzanni da kuma dattawa suka marabce su, sai suka ba su rahoton dukan abin da Allah ya aikata ta wurinsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki4 Da suka isa Urushalima, Ikkilisiya, da manzanni, da dattawan Ikkilisiya suka yi musu maraba, su kuma suka gaggaya musu dukan abin da Allah ya yi ta wurinsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |