Ayyukan Manzanni 15:36 - Sabon Rai Don Kowa 202036 Bayan ’yan kwanaki sai Bulus ya ce wa Barnabas, “Mu koma mu ziyarci ’yan’uwa a duk garuruwan da muka yi wa’azin bisharar Ubangiji mu ga yadda suke.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki36 An jima, Bulus ya ce wa Barnaba, “Bari yanzu mu koma mu dubo 'yan'uwa a kowane gari da muka sanar da Maganar Ubangiji, mu ga yadda suke.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |