18 Ba zai bari in yi numfashi ba, sai dai yă ƙara mini azaba.
18 Ya hana ni in ko shaƙata, Ina jin haushin dukan abin da yake yi mini.
Ba za ka ɗan daina kallo na ba ko ka rabu da ni na ɗan lokaci?
Ya cika ni da kayan ɗaci ya gundure ni da abinci mai ɗaci.
Babu horon da yake da daɗi a lokacin da ake yinsa, sai dai zafi. Amma daga baya waɗanda suka horu ta haka sukan sami kwanciyar rai wadda aikin adalci yake bayarwa.
ba shakka, ya juya mini baya, yana gāba da ni sau da sau, dukan yini.
Hasalarka tana da nauyi a kaina; ka turmushe ni da dukan raƙumanka. Sela
Ka kau da fuskarka daga gare ni, saboda in sāke yin farin ciki kafin in tafi in kuma rabu da nan.”
“Na rantse da Allah mai rai, wanda ya danne mini gaskiyata, Maɗaukaki, wanda ya sa nake cikin ɗacin rai.
“Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
’Yan kwanakina ba su kusa ƙarewa ba ne? Ka rabu da ni don in ɗan samu sukuni na ɗan lokaci
Gama ka rubuta abubuwa marasa daɗi game da ni; ka sa na yi gādon zunuban ƙuruciyata.
Ta ce musu, “Kada ku kira ni Na’omi. Ku kira ni Mara gama Maɗaukaki ya sa raina ya yi ɗaci sosai.
A maimako, sun bi taurin zuciyarsu; suka bi Ba’al, yadda kakanninsu suka koya musu.”