5 Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
5 Amma sai ka juyo ka yi roƙo ga Allah Maɗaukaki.
“Duk da haka in ka miƙa masa zuciyarka, ka kuma miƙa hannuwanka gare shi,
“Amma da a ce ni ne, da zan roƙi Allah; zan gaya masa damuwata.
“Mai albarka ne wanda Allah yake yi masa gyara in mutumin ya yi kuskure; saboda haka kada ka guje wa horon Maɗaukaki.
Ko da yake ba ni da laifi, ba zan iya amsa masa ba; sai dai roƙon jinƙai zan iya yi ga mahukuncina.