1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
1 Sai Bildad ya yi magana.
Lokacin da abokan Ayuba su uku wato, Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa, da Zofar mutumin Na’ama suka ji wahalar da ta auka wa Ayuba, sai suka shirya suka bar gidajensu suka je don su ta’azantar da shi.
Me ya sa ba za ka gafarta mini laifofina ba? Gama na kusa kwantawa cikin ƙasa; za ka neme ni, amma ba za ka same ni ba.”
“Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,