2 “Da kawai za a iya auna wahalata a kuma sa ɓacin raina a ma’auni!
2 “In da za a auna wahalata da ɓacin raina da ma'auni,
Bari Allah yă auna a kan ma’auni na gaskiya zai kuma san cewa ni marar laifi ne.
“Ko a yau, ina kuka mai zafi; hannunsa yana da nauyi duk da nishin da nake yi.
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Kowace zuciya ta san ɓacin ranta, kuma babu wani dabam da zai yi rabon jin daɗinsa.