Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 5:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 “Amma da a ce ni ne, da zan roƙi Allah; zan gaya masa damuwata.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

8 “In da ni ne kai, da sai in juya wurin Allah, In kai ƙarata a wurinsa.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 5:8
16 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

ku kira gare ni a ranar wahala; zan cece ku, za ku kuwa girmama ni.”


“Ka miƙa kanka ga Allah ka samu salamarsa; ta haka ne arziki zai zo maka.


Ka sa kanka a hanyar Ubangiji; ka kuma dogara gare shi zai kuwa yi wannan.


Saboda haka, waɗanda suke shan wahala bisa ga nufin Allah ya kamata su danƙa kansu ga Mahaliccinsu mai aminci, su kuma ci gaba da aikata abin da yake daidai.


Shi ya sa nake shan wahalar da nake sha. Duk da haka ba na jin kunya, domin na san wanda na gaskata da shi, na kuma tabbata cewa yana iya kiyaye abin da na danƙa masa amana don wancan rana.


Za ka yi addu’a zuwa gare shi, zai kuwa ji ka, kuma za ka cika alkawuranka.


Sa’ad da suka zazzage shi, bai rama ba; sa’ad da ya sha wahala, bai yi barazana ba. A maimakon haka, ya miƙa kansa ga wanda yake shari’ar adalci.


Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,


Abin da kuka sani, ni ma na sani; ba ku fi ni ba.


Amma ina so in yi magana da Maɗaukaki, in kai kukana wurin Allah kai tsaye.


“Duk da haka in ka miƙa masa zuciyarka, ka kuma miƙa hannuwanka gare shi,


Amma, ya Ubangiji Maɗaukaki, kai da kake yin shari’a da adalci kake gwada zuciya da kuma tunani, ka sa in ga sakayyar da za ka yi musu, gama a gare ka na danƙa maganata.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ