14 ’Yar farko ya kira ta Yemima, ta biyun Keziya ta ukun Keren-Haffuk.
14 Ya raɗa wa ta farin suna Yemima, da ta biyun Keziya, da ta ukun Keren-Haffuk.
Ya kuma haifi ’ya’ya maza bakwai, mata uku.
Duk a cikin ƙasar ba a samu kyawawan mata kamar ’ya’yan Ayuba ba, kuma babansu ya ba su gādo tare ta ’yan’uwansu maza.