13 Ya kuma haifi ’ya’ya maza bakwai, mata uku.
13 Ya kuma haifi 'ya'ya maza bakwai, mata uku.
Yana da ’ya’ya maza bakwai da ’yan mata uku,
’Ya’yan da aka haifa a lokacin baƙin cikinki za su ce a kunnenki, ‘Wannan wuri ya yi mana kaɗan ƙwarai; ki ƙara mana wurin zama.’
’Ya’ya maza gādo ne daga Ubangiji, yara lada ne daga gare shi.
Amma ya fid da mabukata daga wahalarsu ya kuma ƙara iyalansu da tumakinsu.
’Yar farko ya kira ta Yemima, ta biyun Keziya ta ukun Keren-Haffuk.