1 Ubangiji ya ce wa Ayuba,
1 Ubangiji ya yi wa Ayuba magana.
Sa’an nan Ubangiji ya amsa wa Ayuba. Ya ce,
Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
’Ya’yansa suna shan jini, inda akwai waɗanda aka kashe nan za a same shi.”
“Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”