Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 38:36 - Sabon Rai Don Kowa 2020

36 Wane ne yake cika zuciya da hikima ko kuma yake ba zuciya ganewa?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

36 Wa ya sa hikima a gizagizai, Ko kuma wa ya ba da ganewa ga kāsashi?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 38:36
11 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Amma ruhun da yake cikin mutum, numfashin Maɗaukaki shi ne yake ba shi ganewa.


Tabbatacce kana son gaskiya a sassan ciki; ka koya mini hikima a wuri can ciki.


Ga wanda ya gamshe shi, Allah yakan ba da hikima da sani da farin ciki, amma ga mai zunubi yakan ba shi aikin tarawa da ajiyar dukiya domin yă miƙa wa wanda ya gamshi Allah. Wannan ma ba shi da amfani, naushin iska ne kawai.


Gama Ubangiji yana ba da hikima, daga bakinsa kuma, sani da ganewa sukan fito.


In waninku ya rasa hikima, ya kamata yă roƙi Allah, mai bayarwa hannu sake ga kowa ba tare da gori ba, za a kuwa ba shi.


Hikimarsa tana da zurfi, ikonsa yana da yawa. Wane ne ya taɓa yin faɗa da shi har ya yi nasara?


na kuma cika shi da Ruhun Allah, fasaha, azanci, da kuma sani cikin kowace irin sana’a,


Kowane abu mai kyau da kuma kowace cikakkiyar kyauta daga sama suke, sun sauko ne daga wurin Uban haskoki, wanda ba sauyawa ko wata alamar sākewa a gare shi faufau.


Allahnsa ya umarce shi ya kuma koya masa hanyar da take daidai.


“Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ