2 Ka saurara! Ka saurari rurin muryarsa, tsawar da take fita daga bakinsa.
2 Ku kasa kunne ga tsawar muryarsa, Ku saurara ga maganarsa mai ƙarfi.
Muryar Allah tana tsawatawa a hanyoyi masu ban al’ajabi; yana yin manyan abubuwa waɗanda sun wuce ganewarmu.
Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.
Amma a tsawatawarka ruwaye suka gudu da jin ƙarar tsawanka suka ruga da gudu;
Sa’an nan Ubangiji ya amsa wa Ayuba. Ya ce,
Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
Ubangiji ya yi tsawa daga sararin sama; aka ji muryar Mafi Ɗaukaka.
“Wannan ya sa gabana ya fāɗi, zuciyata ta yi tsalle.
Bayan wannan sai ƙarar rurinsa ta biyo; Ya tsawata da muryarsa mai girma. Sa’ad da ya sāke yin tsawa ba ya rage wani abu.
Sa’ad da ya yi tsawa ruwan da suke sammai sukan yi ruri; yakan sa gizagizai su tashi daga ƙarshen duniya. Yakan tura walƙiya tare da ruwan sama yakan kuma saki iska daga cikin taskokinsa.
Lokacin da ya yi wa ruwan sama doka da kuma hanya domin walƙiya,
Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?