9 yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
9 Sa'an nan yakan sanar da su aikinsu Da laifofin da suke yi na ganganci.
Duk da haka sa’ad da Ubangiji ya hukunta mu, ana yin mana horo ne don kada a ƙarshe a hallaka mu tare da duniya.
domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
Ga wata magana tabbatacciya wadda ta cancanci cikakkiyar karɓa. Kiristi Yesu ya zo duniya domin ceton masu zunubi, wanda nake mafi muni a cikinsu.
An ba da dokar don mu ga yadda laifi yake da girma. Amma da zunubi ya ƙaru, sai alheri ya ƙaru sosai,
Gama laifofinmu suna da yawa a gabanka, zunubanmu kuma suna ba da shaida gāba da mu. Laifofinmu kullum suna a gabanmu, muna kuma sane da laifofinmu,
Ya yi kyau da na sha wahala don in koyi ƙa’idodinka.
Kafin in sha wahala na kauce, amma yanzu ina biyayya da maganarka.
Mai albarka ne mutumin da ka yi masa horo, ya Ubangiji, mutumin da ka koyar daga dokarka;
Ka furta su masu laifi, ya Allah! Bari makircinsu yă zama fāɗuwarsu. Ka kore su saboda yawan zunubansu, saboda sun tayar maka.
Zan ce wa Allah, kada ka hukunta ni, amma ka gaya mini laifin da na yi maka.
Haka, Musa ya karɓi kuɗin fansar waɗanda suka haura yawan Lawiyawa.