8 Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
8 Amma idan aka ɗaure su da sarƙoƙi, Da kuma igiyar wahala,
Waɗansu sun zauna a cikin duhu da kuma zurfin ɓacin rai, ’yan kurkuku suna wahala cikin sarƙoƙin ƙarfe,
Ayyukan mugunta na mugun mutum tarko ne gare shi; igiyoyin zunubinsa za su daure shi kankan.
Ya tare hanyata da tubula na duwatsu; ya sa hanyata ta karkace.
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai.
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama.
sai ku san cewa Allah ya yi mini ba daidai ba ya kewaye ni da ragarsa.
Ka daure ƙafafuna da sarƙa; kana kallon duk inda na taka ta wurin sa shaida a tafin ƙafafuna.
Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
Ko da yake mugaye sun ɗaura ni da igiyoyi, ba zan manta da dokokinka ba.
don su ɗaura sarakuna da sarƙoƙi, manyan garinsu da sarƙoƙin ƙarfe,