Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 36:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

17 “Ka damu ƙwarai don ka ga an hukunta mugaye, Amma hukunci da adalci sun kama ka.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 36:17
10 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Sai na ji wata murya daga sama ta ce, “Ku fita daga cikinta, mutanena, don kada zunubanta su shafe ku, don kada wata annobarta ta same ku;


Ko da yake sun san dokar adalcin Allah cewa masu aikata irin waɗannan abubuwa sun cancanci mutuwa, duk da haka ba cin gaba da aikata waɗannan abubuwa kaɗai suke yi ba, har ma suna goyon bayan masu yinsu.


Kash, da za a gwada Ayuba har ƙarshe, domin yana ba da amsa kamar mugun mutum.


Yana abokantaka da masu aikata mugunta; yana cuɗanya da mugaye.


An yi duhu ƙwarai, har ba ka iya gani, shi ya sa ambaliyar ruwa ta rufe ka.


Amma bakina zai ƙarfafa ku; ta’aziyyar da za tă fito daga bakina za tă kawar muku da ɓacin zuciyarku.


Ba muguntarka ce ta yi yawa ba? Ba zunubanka ne ba iyaka ba?


Shi ya sa kake kewaye da tarkuna, shi ya sa ka cika da tsoron mugun abin da zai auko maka.


Wane mutum ne kamar Ayuba, wanda yake shan ba’a kamar ruwa?


Ka tabbata da wannan. Mugaye ba za su tafi babu hukunci ba, amma waɗanda suke masu adalci za su tafi babu hukunci.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ