14 Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
14 Sukan yi mutuwar ƙuruciya, Sukan ƙare kwanakinsu da kunya.
Kada mutumin Isra’ila ko mutuniyar Isra’ila yă zama karuwar haikali.
Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.
An ɗauke su kafin lokacinsu yă cika, ruwa ya share tushensu.
Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka, kuma rassansa ba za su ba da amfani ba.
Suka kira Lot, suka ce, “Ina mutanen da suka zo wurinka a daren nan? Fito mana da su waje domin mu kwana da su.”
“Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.