12 Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
12 Amma idan ba su kasa kunne ba, Za a hallaka su da takobi, Su mutu jahilai.
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’
Kaiton masu mugunta! Masifa tana a kansu! Za a rama abin da hannuwansu suka yi.
amma in kuka yi tsayayya kuka kuma yi tayarwa, za a kashe ku da takobi.” Ni Ubangiji na faɗa.
Yana jin tsoron duhu domin za a kashe shi da takobi.
“Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
Zai mutu saboda rashin ɗa’a yawan wawancinsa zai sa yă kauce.
Amma in kuka duƙufa cikin aikin mugunta da ku da sarkinku za a hallaka ku.
don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.
Ba sa turin juna, kowane yakan miƙe gaba. Sukan kutsa cikin abokan gāba ba mai tsai da su.