2 “Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
2 “Ayuba, ba daidai ba ne, ka ce, Ba ka yi laifi a gaban Allah ba,
“Sai maigidansa, ya amsa ya ce, ‘Zan hukunta ka a kan kalmominka, kai mugun bawa! Ashe, ka san cewa ni mai wuyan sha’ani ne, nakan ɗauka abin da ban ajiye ba, ina kuma girbin abin da ban shuka ba?
“Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
“Ayuba ya ce, ‘Ba ni da laifi, amma Allah ya hana mini hakkina.
duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
Ko da yake ka san ba ni da laifi, kuma ba wanda zai iya cetona daga hannunka.
Zai sa hadari yă danne ni yă ƙara mini ciwona ba dalili.
Sai Elihu ya ce,
‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.