2 “Ku ji maganata, ku masu hikima; ku saurare ni, ku masu ilimi.
2 “Ku mutane masu hikima, ku ji maganata, Ku kasa kunne ga abin da zan faɗa, ku masana.
’Yan’uwa, ku daina tunani kamar yara. Wajen mugunta ku zama jarirai, sai dai wajen tunaninku, ku zama manya.
bari masu hikima su saurara, su kuma ƙara ga saninsu, bari masu tunani kuma su sami jagora,
Ina magana da ku a kan ku mutane ne fa masu azanci; ku duba da kanku ku ga abin da nake faɗa.
Sa’an nan Elihu ya ce,
Gama kunne yana rarrabe magana kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci.