9 ‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
9 Ka ce kai tsattsarka ne, ba ka da laifi, Kai tsabtatacce ne, ba ka da wata ƙazanta.
duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
Ko da yake ka san ba ni da laifi, kuma ba wanda zai iya cetona daga hannunka.
Ka ce wa Allah, ‘Abin da na gaskata ba laifi ba ne kuma ni mai tsabta ne a gabanka.’
“Ko da yake ba ni da laifi, ban damu da kaina ba; na rena raina.
Na yafa adalci ya zama suturata; gaskiya ita ce rigata da rawanina.
kuna cewa, ‘Ba ni da laifi; ba ya fushi da ni.’ Amma zan zartar da hukunci a kanku domin kun ce, ‘Ban yi zunubi ba.’
Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
Abubuwa nawa na yi waɗanda ba daidai ba, kuma zunubi ne? Ka nuna mini laifina da zunubina.
Yanzu da na shirya ƙarata, na san za a ce ba ni da laifi.
duk da haka ina tsoron duk wahalata, domin na san ba za ka ɗauke ni marar laifi ba.
Lokacin da bala’i ya kawo ga mutuwa, yakan yi dariyar baƙin cikin marasa laifi.
Zai sa hadari yă danne ni yă ƙara mini ciwona ba dalili.
Me ya sa ba za ka gafarta mini laifofina ba? Gama na kusa kwantawa cikin ƙasa; za ka neme ni, amma ba za ka same ni ba.”
In na yi zunubi kana kallo na kuma ba za ka fasa ba ni horo ba don laifin da na yi.
Za a daure laifofina a cikin jaka; za ka rufe zunubaina.
“Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
“Ayuba ya ce, ‘Ba ni da laifi, amma Allah ya hana mini hakkina.
Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
Amma ya san hanyar da nake bi; sa’ad da ya gwada ni zan fito kamar zinariya.
Sai mutanen nan uku suka daina amsa wa Ayuba, domin a ganinsa shi mai adalci ne.
Ko da yake ina da gaskiya, an ɗauke ni maƙaryaci; ko da yake ba ni da laifi, kibiyoyinsa sun ji mini ciwo wanda ba ya warkewa.’
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’