2 Zan yi magana; kalmomina suna dab da fitowa daga bakina.
2 Ga shi, na buɗe baki in yi magana.
Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
sai ya fara koya musu. Yana cewa,
Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi ɓoyayyun abubuwa, abubuwan dā,
ban bar bakina yă yi zunubi ta wurin la’anta shi ba,
“Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
Abin da zan faɗa gaskiya ne daga cikin zuciyata; bakina zai faɗi gaskiyar abin da na sani.