1 Sai mutanen nan uku suka daina amsa wa Ayuba, domin a ganinsa shi mai adalci ne.
1 Mutanen nan uku sun daina ba Ayuba amsa, saboda yana ganin kansa adali ne.
‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
Ko da yake ka san ba ni da laifi, kuma ba wanda zai iya cetona daga hannunka.
Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa, kuma zan samu kuɓuta daga wurin mai shari’an nan har abada.
Ko da zai kashe ni ne, begena a cikinsa zai kasance; ba shakka zan kāre kaina a gabansa
Zan ce wa Allah, kada ka hukunta ni, amma ka gaya mini laifin da na yi maka.
Ku bi a hankali, kada ku ɗora mini laifi; ku sāke dubawa, gama ba ni da laifi.
Yanzu da na shirya ƙarata, na san za a ce ba ni da laifi.
Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
Ba muguntarka ce ta yi yawa ba? Ba zunubanka ne ba iyaka ba?
“Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
“Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?