38 “In ƙasata tana kuka da ni kunyoyinta duk sun cika da hawaye,
38 “Idan ƙasata tana kuka da ni, Ita da kunyoyinta,
Ga shi! Zaluncin da kuka yi na hakkin ma’aikatan gonakinku yana ta ƙara. Kukan masu girbi ya kai kunnuwan Ubangiji Maɗaukaki.
Duwatsun katanga za su yi kuka, ginshiƙan katako kuma za su amsa.
Wurin dausayin kiwo sun rufu da garkuna kwari kuma sun cika da hatsi; suna sowa don farin ciki.
Sammai za su fallasa laifinsa; duniya za tă yi gāba da shi.
Mugaye suna satar fili ta wurin matsar da duwatsun da aka yi iyaka da su; suna satar dabbobi su kuma yi kiwon su.